Labarai Gwamna jihar Borno Babagana Zullum ya ce jami’an tsaro zasu ceto daliban Primary da aka sace a Mussa Rukayya Ahmad Bello May 20, 2026 55 Aminu Abdullahi Ibrahim Gwamnan jihar Borno, Babagana Umara Zullum ya ce, gwamnati da jami’an tsaro na ƙoƙarin... Read More Read more about Gwamna jihar Borno Babagana Zullum ya ce jami’an tsaro zasu ceto daliban Primary da aka sace a Mussa
Labarai Ma’aikatan Hisba na bukatar karin albashi – Daurawa May 19, 2026 39 Mataimakin Gwamnan Kano Murtala Sule Garo, ya yabawa Hukumar Hisbah ta jihar bisa kokarin da take yi... Read More Read more about Ma’aikatan Hisba na bukatar karin albashi – Daurawa
Labarai Gwamnati zata mayar da cibiyar raya karkara ta Rano zuwa makarantar koyon fasaha ta tarayya May 19, 2026 46 Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf ya bayyana cewa ya amince a mayar da cibiyar raya karkara ta... Read More Read more about Gwamnati zata mayar da cibiyar raya karkara ta Rano zuwa makarantar koyon fasaha ta tarayya
Labarai Atiku Abubakar ya caccaki gwamnatin Bola Ahmed Tinubu kan matsalar tsaro May 19, 2026 43 Tsohon mataimakin shugaban ƙasa ya caccaki gwamnatin Bola Ahmed Tinubu kan matsalar rashin tsaro da ke ƙara... Read More Read more about Atiku Abubakar ya caccaki gwamnatin Bola Ahmed Tinubu kan matsalar tsaro
Labarai An samu rikici tsakanin Sojojin dake gadin kamfanin shinkafa na Fortune Rice Mills Limited dake Sharada da hukumar tabbatar da bin dokokin muhalli ta kasa (Nesrea) May 18, 2026 72 Aminu Abdullahi Ibrahim An samu rikici tsakanin Sojojin dake gadin kamfanin shinkafa na Fortune Rice Mills Limited... Read More Read more about An samu rikici tsakanin Sojojin dake gadin kamfanin shinkafa na Fortune Rice Mills Limited dake Sharada da hukumar tabbatar da bin dokokin muhalli ta kasa (Nesrea)
Labarai Masarautar Gaya Ta Maida Dagacin Panda Kan Mukaminsa, bayan dakatar da shi May 17, 2026 38 Majalisar Masarautar Gaya ta maida Alhaji Ibrahim Sabo Muhammad kan mukaminsa na Dagacin Panda da ke karamar... Read More Read more about Masarautar Gaya Ta Maida Dagacin Panda Kan Mukaminsa, bayan dakatar da shi
Labarai Sarkin Musulmi ya umarci al’umma su duba jinjirin watan Zul-Hajji a yau Lahadi May 17, 2026 36 Mai alfarma sarkin musulmi ya buƙaci al’ummar Musulmi da su fara duba jinjirin watan Zul-Hajji daga yau... Read More Read more about Sarkin Musulmi ya umarci al’umma su duba jinjirin watan Zul-Hajji a yau Lahadi
Labarai Siyasa Abba Bichi ya yabawa Tinubu kan ayyukan da yake samarwa a Arewacin Najeriya May 17, 2026 37 Dan Majalisar tarayya mai wakiltar karamar Bichi Abubakar Kabir Abba Bichi, ya yabawa managartan ayyukan ci gaban... Read More Read more about Abba Bichi ya yabawa Tinubu kan ayyukan da yake samarwa a Arewacin Najeriya
Labarai Wani Sanata ya bayyana adadin daliban da ‘yan Boko Haram suka sace a Borno May 17, 2026 32 Sanata Mohammed Ali Ndume bayyana cewa, ƙananan yara 42 ne mayaƙan kungiyar Boko Haram suka sace a... Read More Read more about Wani Sanata ya bayyana adadin daliban da ‘yan Boko Haram suka sace a Borno
Labarai Shirin AGILE zai dauki dalibai dubu 50 a kanannan hukumomin Kano 44 May 14, 2026 73 Aminu Abdullahi Ibrahim Shirin bunkasa ilimin ‘ya’ya mata na bankin duniya da hadin gwiwar gwamnatin Kano (AGILE)... Read More Read more about Shirin AGILE zai dauki dalibai dubu 50 a kanannan hukumomin Kano 44