36.3 C
Kano
Saturday, June 3, 2023

Siyasa

spot_imgspot_img

Haduwar Bola Tinubu da Sanata Kwankwaso darasine ga masu yin siyasar ko a mutu ko ayi rai-Aminu Rabiu

Qaribu NamadobiWani mai bibiyar lamurran yau da kullum Aminu Rabiu Kano yace haduwar shugaban kasa mai jiran gado Bola Ahmad Tinubu da Sanata Rabiu...

Gwamnonin arewa ta tsakiya sun bukaci a basu mataimakin shugaban majalisar dattawa

Gwamnonin yankin Arewa ta tsakiya sun bukaci uwar jam’iyyar APC ta kasa da zababben shugaban kasa Bola Tinubu su sake duba kunshin shugabancin majalisa...

Buhari ya samar da guraben aiki miliyan 12-Garba Shehu

Mai Magana da yawun shugaban kasa Malam Garba Shehu ya ce gwamnatin shugaban kasa Muhammadu Buhari ta samar da guraben aiki miliyan sha biyu...

DA DUMI-DUMI: Tinubu ya gana da Kwankwaso a kasar Faransa

Rahotanni na bayyana cewa zababben shugaban kasa Bola Tinubu ya yi wata ganawar sirri da da tsohon dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar NNPP...

Ganduje ya siyarwa da dansa kadarorin gwamnatin Kano sama da dari -NNPP|Premier Radio| 10.05.2023

Rahotanni sun bayyana cewa, Jam'iyyar NNPP a Kano, ta zargi gwamnatin APC karkashin gwamna Abdullahi Umar Ganduje, da siyar da wasu kadarori mallakin gwamnatin...

Shugabancin Majalisa: APC ta kira taron gaggawa | Premier Radio | 10.05.2023

Qaribu NamadobiA wannan Larabar ne kwamitin gudanarwa na jam`iyyar APC zai yi wani zaman gaggawa kan rikicin neman shugabanci a majalisa ta goma da...

YANZU-YANZU: Kotun koli ta tabbatar da Adeleke a matsayin gwamnan Osun

Kotun koli ta tabbatar da Ademola Adeleke na jam’iyyar PDP a matsayin halastaccen wanda ya lashe zaben gwamnan jihar Osun.Mai shari’a Emmanuel Agim, wanda...

Subscribe

- Never miss a story with notifications

- Gain full access to our premium content

- Browse free from up to 5 devices at once

Must read

spot_img