Ahmad Hamisu Gwale
Hukumar shirya gasar Firimiya ta kasar Ingila a ranar Alhamis ta raba jadawalin gasar ta kakar wasannin shekarar 2022/2023.
Gasar wadda za ‘a fara a ranar biyar ga Agusta mai zuwa, kuma a kammala a ranar 28 ga mayun shekarar 2023.
Wasanni: Kano Pillars zata kara da Wikki Tourist a gasar firimiya ta kasa
Zakarun gasar a kakar wasannin shekarar data gabata Manchester City zata kara da ne da Westam.
Inda a Arsenal zata fara bude fagen gasar da karawa tsakaninta da Crystal Palace a ranar 6 ga Agustan.
Sai kuma A ranar 6 ga watan za a buga wasa tsakanin Fulham da Liverpool.
AFC Bournemouth da Aston Villa
Leeds United da Wolves
Leicester United da Brentford
Newcastle da Nottingham Forest
Tottenham Spurs da Southampton.
Sai Everton da Chelsea.
Yayinda a ranar 7 ga Agustan
Manchester United da Brighton
Inda kuma zakarun gasar Manchester City zata kece raini da West Ham.
Gasar dai ana saran kammala a ranar 28 ga Mayun shekarar 2023.