Saurari premier Radio
39.9 C
Kano
Saturday, May 4, 2024
Saurari Premier Radio
HomeLabaraiGwamnatin KanoYanzu-Yanzu:Kwamishin Ganduje yayi murabus

Yanzu-Yanzu:Kwamishin Ganduje yayi murabus

Date:

Mukhtar Yahya Usman
Kwamishinan al’amuran ruwa na jihar Kano Sadiq Wali yayi ritaya daga mukaminsa na Kwamishinan.

Wannan na kunshe cikin wata sanarwa da kwamishinan ya fitar ranar Alhamis.

Kwamishinan ya ce ya ajiye mukamin nasane sakamakon takarar siyasa da zai tsaya.

Ya kuma godewa gwamna Ganduje bisa damar da ya bashi na zama Kwamishinan har tsahon Shekaru biyu.

Ya kuma tabbatar da cewa zai ci gaba da baiwa gwamna Ganduje hadin Kai wajen gudanar da al’amura gwamnati da zarar an bukaci hakan.

Da yake karbar takardar ritayar tasa mukaddashin gwamnan Kano Nasiru Yusuf Gawuna ya ce gwamnati ta gode da aikin Kwamishinan.

Ya ce a tsahon shekaru biyu da kwamishinan ya dauka yana aiki ya bunkasa bangaren ruwa sosai da sosai.

Latest stories

2023 ita ce shekara mafi muni ga yan jarida.

Hukumar Kare Haƙƙin Ɗan'adam ta Majalisar Ɗinkin Duniya ta...

Related stories

Nan da mako biyu za a fara jigilar maniyyatan jihar Kebbi.

Shugaban hukumar jin dadin alhazai ta jihar Kebbi, Alhaji...

Majalisar dokokin Kano ta nemi a dakatar da KEDCO kan yanke wuta.

Majalisar Dokokin jihar Kano ta bukaci gwamnatin jihar data...