Saurari premier Radio
41.8 C
Kano
Wednesday, May 1, 2024
Saurari Premier Radio
HomeLabaraiAddiniDaurawa ya sauka daga mukaminsa na babban kwamandan Hisbah

Daurawa ya sauka daga mukaminsa na babban kwamandan Hisbah

Date:

Sheikh Daurawa ya sauka daga mukaminsa na babban kwamandan Hisbah

Daurawa ya bayyana hakan a wani fefen bediyo daya daura a shafinsa na Facebook a safiyar yau.

Wannan na zuwa kasa da awanni 24 da jawabin gwamnan Kano da ya nuna rashin Jin dadinsa bisa yanda hukumar Hisbah take tafiyar da kamen wadanda ake zargi da aikata laifi.

Malamin yace yayi iya kokarinsa wajen gyaran tarbiyar matasan Kano musamman Yan Tiktok da Yan film amman abu yaci tura.

Ya nemi afuwar Gwamnan Kano bisa yanda ya sauka daga mukaminsa bakatatan.

Latest stories

Netanyahu ya nanata ƙudirin sojojin Isra’ila na kai farmaki ta ƙasa a Rafah.

Firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu ya nanata kudirin sojojin Isra'ila...

NiMet ta yi hasashen samun mamakon ruwan sama a wasu jihohin.

Wani has ashen hukumar Kula da Yanayi ta kasa...

Related stories

Netanyahu ya nanata ƙudirin sojojin Isra’ila na kai farmaki ta ƙasa a Rafah.

Firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu ya nanata kudirin sojojin Isra'ila...

NiMet ta yi hasashen samun mamakon ruwan sama a wasu jihohin.

Wani has ashen hukumar Kula da Yanayi ta kasa...