Saurari premier Radio
28.9 C
Kano
Monday, May 20, 2024
Saurari Premier Radio
HomeLabaraiTinubu ya umarci jami'oi su dakatar da karin kudin makaranta

Tinubu ya umarci jami’oi su dakatar da karin kudin makaranta

Date:

Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu ya umarci jami’o’i da sauran manyan makarantun gwamnatin tarayya su dakatar karin kudin rajistarsu.

Wannan na zuwa ne ya yin da iyaye da dalibai ke korafi bisa yadda jami’o’i da sauran makarantun gwamnatin suka kara kudaden rajistarsu fiye da kima, inda a wasu wuraren aka ninka kudaden fiye da sau 10.

Tinubu ya ce daina kara kudin rajista da makarantun suke yi yadda suka ga dama ya zama dole, domin saukaka wa iyaye da kuma tabbatar da ganin kowane dalibi ya samu ilimi mai zurfi, kamar yadda ya yi alkawari.

Latest stories

Atiku yace lokaci ya yi da za a yanke shawarar ko zai kara tsayawa takarar shugaban kasa

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, yace magoya bayan...

Related stories

Atiku yace lokaci ya yi da za a yanke shawarar ko zai kara tsayawa takarar shugaban kasa

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, yace magoya bayan...