Saurari premier Radio
29.9 C
Kano
Monday, May 6, 2024
Saurari Premier Radio
HomeLabaraiKasuwanciNajeriya za ta dawo da Dala miliyan 23 da aka sace aka...

Najeriya za ta dawo da Dala miliyan 23 da aka sace aka boye a Amurka

Date:

Gwamnatin tarayya ta ce ta sanya hannun kan wata yarjejeniya da kasar Amurka kan yadda za a dawo da Dala Miliyan 23 da wasu shugabannin kasar nan suka sace.

Cin wadanda ake zargi da sa ce kudin suka kuma boye a kasar ta Amurka harda tsohon shugaban kasa Janar Sani Abacha.

Ministan Shari’a Abubakar Malami ne ya sanya hannun a madadin Gwamnatin Tarayya, yayin da Jakadan Amurka a Najeriya, Mary Beth Leonard, ya sanya hannu a madadin gwamnatin Amurka.

Malami ya ce idan aka ƙwato kuɗaɗen za a yi amfani da su wajen samar da ababen more rayuwa.

A cewarsa, gwamnatin tana nan tana ƙoƙari don dawo da kuɗaɗen da aka sace.

Latest stories

Sarkin musulmi ya ja hankalin shugabanni kan samarwa da al’umma makoma

Mai alfarma sarkin musulmi Alhaji Sa’ad Abubakar na 3...

Related stories

Sarkin musulmi ya ja hankalin shugabanni kan samarwa da al’umma makoma

Mai alfarma sarkin musulmi Alhaji Sa’ad Abubakar na 3...