Saurari premier Radio
27.9 C
Kano
Sunday, May 19, 2024
Saurari Premier Radio
HomeLabaraiAkwai yiwuwar kai hare-haren ta'addanci a Legas- “Yan Sanda

Akwai yiwuwar kai hare-haren ta’addanci a Legas- “Yan Sanda

Date:

Rundunar ‘yan sandan Legas ta sanar da cewa tana cikin shirin ko-ta-kwana bisa zargin ‘yan ta’adda za su kai hare-hare a wasu muhimman wurare a cikin jihar.

Jami’in hulda da jama’a na ‘yan sandan jihar, Benjamin Hundeyin  ne ya bayyana hakan, a wata sanarwa da ya fitar, inda ya nuna cewa suna sane da yiwuwar fuskantar wasu hare haren ta’addanci a jihar ta legas.

Sanarwar ta kara da cewa, saboda haka jami’an tsaro sun yi shiri na musamman domin maganin duk wani ko wasu da za su iya tada hankulan al’ummar jihar.

A ‘yan kwanakin nan an samu karuwar kai hare-haren ta’addanci a sasan kasar nan ciki har da babban birnin tarayya Abuja.

Latest stories

Atiku yace lokaci ya yi da za a yanke shawarar ko zai kara tsayawa takarar shugaban kasa

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, yace magoya bayan...

Related stories

Atiku yace lokaci ya yi da za a yanke shawarar ko zai kara tsayawa takarar shugaban kasa

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, yace magoya bayan...