Saurari premier Radio
28.9 C
Kano
Monday, May 20, 2024
Saurari Premier Radio
HomeLabaraiMinistan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya kalubalanci shugabannin jam’iyyarsa ta...

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya kalubalanci shugabannin jam’iyyarsa ta PDP cewa ba za su iya korarsa daga cikin jam’iyyar ba.

Date:

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya kalubalanci shugabannin jam’iyyarsa ta PDP cewa ba za su iya korarsa daga cikin jam’iyyar ba.
A wani shirin siyasa na gidan talabijin na Channels, Wike ya ce babu wani jigon daga jam’iyyar da zai iya dakatar da shi ko kuma ya kore shi daga jam’iyyar gaba daya.
Wike wanda tsohon gwamnan jihar Rivers ne, ya ce ya sanar da shugabannin jam’iyyar PDP kafin ya karbi tayin ministan shugaban kasa Bola Tinubu na jam’iyyar APC mai mulki.
Ya kara da cewa har yanzu shi jigo ne a PDP duk da yana aiki da gwamnatin APC.

Latest stories

Atiku yace lokaci ya yi da za a yanke shawarar ko zai kara tsayawa takarar shugaban kasa

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, yace magoya bayan...

Related stories

Atiku yace lokaci ya yi da za a yanke shawarar ko zai kara tsayawa takarar shugaban kasa

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, yace magoya bayan...