Saurari premier Radio
38.6 C
Kano
Wednesday, May 1, 2024
Saurari Premier Radio
HomeLabaraiTattalin ArzikiShirin rage karbar haraji a titunan Najeriya | Premier Radio | 12.04.2023

Shirin rage karbar haraji a titunan Najeriya | Premier Radio | 12.04.2023

Date:

ALIYU ABUBAKAR GETSO

Gwamnatin tarayya ta ce tana shirin dakatar da yawan karbar haraji da ake yi kan hanyoyin kasar nan.

Ministan Sufuri Mu’azu Sambo ne ya sanar da hakan yayin taron kungiyar ma’aikatan sufuri a Abuja.

Mu’azu Sambo ya ce yawan karbar haraji da ake yi a hanyoyin kasar nan ya sabawa dokar kungiyar kasashen yammacin Afrika ECOWAS.

Ministan sufurin yace gwamnati za ta kawo gyara a tsarin domin bada damar safarar kayayyaki a kasar nan ba tare da fargabar haraji ba.

Taron dai ya samu halartar masu ruwa da tsaki kan harkar sufuri da suka hadar da jami’an hukumar kiyaye afkuwar hadurra ta kasa FRSC.

Latest stories

Related stories

Akwai yiwuwar bunkasar tattalin arzikin Nijeriya a 2024-Bankin Duniya

Bankin Duniya ya ce akwai yiwuwar bunkasar tattalin arzikin...