Saurari premier Radio
30.9 C
Kano
Thursday, May 2, 2024
Saurari Premier Radio
HomeLabarai‘Yan Boka Haram 25 da suka mika wuya ne suka mutu sanadiyar...

‘Yan Boka Haram 25 da suka mika wuya ne suka mutu sanadiyar Amai da Gudawa a Maiduguri

Date:

Tubabbun ‘yan Boko Haram 25 ne suka mutu sakamakon barkewar amai da gudawa a sansaninsu da ke Maiduguri a jihar Borno.

 

Rahotanni sun bayyana cewa mutane bakwai ne suka fara mutuwa a ranar Talatar da ta gabata, sai kuma wasi 14 suka mutu a ranar Laraba.

 

Akwai mutane fiye da dubu daya a sansanin tubabbun ‘yan Boko Haram dake  karbar kulawar likitoci.

 

Wani jami’I a ma’aikatar lafiya ta jihar Borno da ya nemi a sakaye sunan sa ya tabbatar da faruwar lamarin.

 

Sai dai ya ce tubabbun ‘yan Boko Haram 11 ne cutar amai da gudawar ta kashe ba 20 ba.

Latest stories

Netanyahu ya nanata ƙudirin sojojin Isra’ila na kai farmaki ta ƙasa a Rafah.

Firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu ya nanata kudirin sojojin Isra'ila...

NiMet ta yi hasashen samun mamakon ruwan sama a wasu jihohin.

Wani has ashen hukumar Kula da Yanayi ta kasa...

Related stories

Netanyahu ya nanata ƙudirin sojojin Isra’ila na kai farmaki ta ƙasa a Rafah.

Firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu ya nanata kudirin sojojin Isra'ila...

NiMet ta yi hasashen samun mamakon ruwan sama a wasu jihohin.

Wani has ashen hukumar Kula da Yanayi ta kasa...