Saurari premier Radio
35.9 C
Kano
Sunday, May 5, 2024
Saurari Premier Radio
HomeLabaraiNAHCON ta baiwa wadanda ba su samu yin aikin Hajji ba Hakuri

NAHCON ta baiwa wadanda ba su samu yin aikin Hajji ba Hakuri

Date:

Mukhtar Yahya Usman

Hukumar aikin hajji ta kasa NAHCON ta ce za ta hukunta duk wanda ta kama da hannun wajen janyowa alhazai rashin zuwa kasa mai tsarki.

Wanann na cikin wata sanarwa da jami’ar hulda da jama’a ta hukumar Fatima Sanda Usara ta fitar.

Hukumar ta kuma baiwa mamiyyatan hakuri kan rashin samun damar gudanar da aikin a bana.

Idan za a iya tunawa dai sama da maniyyata 9000 suka gaza samun zuwan kasa mai tsarki a fadin kasar nan domin gudanar da aikin hajjin bana.

Ko a nan Kano ma sai da aka tafi aka bar maniyyata kimanin 900 a kasa, wadanda basu samu damar zuwa ba.

Latest stories

2023 ita ce shekara mafi muni ga yan jarida.

Hukumar Kare Haƙƙin Ɗan'adam ta Majalisar Ɗinkin Duniya ta...

Related stories

2023 ita ce shekara mafi muni ga yan jarida.

Hukumar Kare Haƙƙin Ɗan'adam ta Majalisar Ɗinkin Duniya ta...