Matasa mata 27 ne suka samu tallafin kudi naira miliyan 2 da dari hudu da saba’in a wani bangare na shirin bunkasa sana’o’i ta hanyar amfani da fasahar sadarwar zamani don cigaban mata a Kasar nan.
Cibiyar CITAD, mai bunkasa fasahar sadarwa da cigaban al’umma ta raba tallafin a yau Alhamis.
Wakilinmu Shehu Usman Salihu na da cigaban labarin.