Saurari premier Radio
24.5 C
Kano
Saturday, July 27, 2024
Saurari Premier Radio
HomeLabaraiSiyasaKwankwaso Yaci Amanar mu- Shekarau

Kwankwaso Yaci Amanar mu- Shekarau

Date:

ABDULRASHID HUSSAIN

Sanata Kano ta tsakiya Malam Ibrahim Shekarau, ya ce dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar NNPP Rabiu Musa, ya ci amanar shi da mabiyansa, inda ya bayyana hakan a matsayin dalilin da ya sa suka fice daga jam’iyyar.

 

Ya bayyana haka ne a wata hira da gidan talabijin na Channels.

 

Yace da gangan jagoran Kwankwasiyyar ya jinkirta aiwatar da yarjejeniyar da suka cimma kafin ya koma jam’iyyar har zuwa lokacin da hukumar zabe ta kasa INEC ta rufe karbar yan takara.

 

Shekarau ya kara da cewa ya yi mamakin ganin jerin sunayen yan takarar da aka rubuta da hannu da shugabannin jam’iyyar NNPP suka fitar a nan Kano.

Latest stories

246943801721751646

246943801721751646

SANARWAR JANYEWA DAGA TAKARA DAGA SHUGABA JOE BIDEN NA AMURKA.

SANARWAR JANYEWA DAGA TAKARA DAGA SHUGABA JOE BIDEN NA...

Related stories

Atiku yace lokaci ya yi da za a yanke shawarar ko zai kara tsayawa takarar shugaban kasa

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, yace magoya bayan...

Dan Ganduje ya kai wa Muhuyi ziyarar goyan bayan a binciki mahaifansa

Dan tsohon gwamnan Kano, Abdulaziz Abdullahi Ganduje, ya kai...