Saurari premier Radio
33.9 C
Kano
Friday, April 26, 2024
Saurari Premier Radio
HomeLabaraiKano ta sami 2 daga cikin Jami'o'i 12 masu zamankansu da gwamnatin...

Kano ta sami 2 daga cikin Jami’o’i 12 masu zamankansu da gwamnatin tarayya ta amince a kafa

Date:

Mukhtar Yahya Usman

Gwamnatin tarayya ta amince da kafa sabbin jami’o’i masu zaman kansu har goma 12 a fadin kasar nan. A cikin sha biyunnan , Kano ta sami guda biyu.

Gwamnatin ta amince da kafa sabbin jami’o’i ne a zaman majalisar zartarwa ta kasa da ya gudana ranar Litinin.

Ga jerin sunayen jami’o’i da aka amince a Samar

1- Khalifa Isiyaku Rabiu University, Kano,a ko jihar Kano.

2-Baba Ahmed University, da ke nan Kano.

3-PEN Resource University, a jihar Gombe.

4- Al-Ansar University, da ke Maiduguri, a jihar Borno.

5- Margaret Lawrence University, Calilee, da ke jihar Delta.

6- Sports University, Idumuje, Ugboko, a jihar Delta State.

7- SAISA University of Medical Sciences and Technology, da ke jihar Sokoto.

8- Nigerian British University, Asa, a jihar Abia.

9- Peter University, Achina-Onneh, a jihar Anambra.

10-Newgate University, Minna, a jihar Neja.

11- European University of Nigeria, Duboyi, Abuja, FCT,

12- North West University, Sokoto, a jihar Sokoto.

Dukkanin jami’o’in za su samu raino daga manyan jami’o’in gwamnatin tarayya da ke jihohinsu.

Latest stories

Related stories