Saurari premier Radio
25.1 C
Kano
Saturday, July 27, 2024
Saurari Premier Radio
HomeLabaraiGwamnatin KanoAPC ta musanta ikirarin zagon kasa da kwamitin karbar mulki na NNPP...

APC ta musanta ikirarin zagon kasa da kwamitin karbar mulki na NNPP yayi

Date:

Jam’iyyar APC a Kano ta yi watsi da ikirarin kwamatin karbar mulkin NNPP na shirya zagon kasa ga shirin mika mulki ga sabuwar gwamnati.

Ta ce matakan fidda sanarwa da NNPP ke yi, wuce gona da iri ne ga gwamnatin da kawo yanzu ludayinta ke kan dawo.

Mai magana da yawun jam’iyyar, Ahmad Aruwa ne ya bayyana hakan ga Premier Radio.

Yace a shirye suke tsaf wajen mika mulki a ranar 29 ga watan Mayu, domin tabbatuwar zaman lafiya a jihar Kano.

Latest stories

246943801721751646

246943801721751646

SANARWAR JANYEWA DAGA TAKARA DAGA SHUGABA JOE BIDEN NA AMURKA.

SANARWAR JANYEWA DAGA TAKARA DAGA SHUGABA JOE BIDEN NA...

Related stories

246943801721751646

246943801721751646

SANARWAR JANYEWA DAGA TAKARA DAGA SHUGABA JOE BIDEN NA AMURKA.

SANARWAR JANYEWA DAGA TAKARA DAGA SHUGABA JOE BIDEN NA...