Saurari premier Radio
27.9 C
Kano
Thursday, May 2, 2024
Saurari Premier Radio
HomeLabaraiAPC ta bukaci a dauke shugaban INEC na Kano

APC ta bukaci a dauke shugaban INEC na Kano

Date:

Jam’iyyar APC a nan Kano ta bukaci a gaggauta dauke shugaban hukumar zabe na Kano Amb, Abdu Zango zuwa wata jihar.

Shugaban jam’iyyar APC na Kano Abdullahi Abbas ne yayi wanna kira yayin zanga-zangar da suka gudanar ranar Laraba.

Ya kuma bukaci a gudanar da bincike na musamman kan dalilan da suka Sanya INEC ta bayyana Abba Kabir Yusuf a matsayin wanda ya lashe zaben gwamnan Kano.

Idan za a iya tunawa a ranar Litinin din da ta gabata ne INEC ta bayyana Abba Kabir Yusuf na jam’iyyar NNPP a matsayin Wanda ya lashe zaben Kano.

Wanna ce ma ta Sanya jam’iyyar ta APC ta gudanar da zanga zangar adawa da sakamakon.

Latest stories

Netanyahu ya nanata ƙudirin sojojin Isra’ila na kai farmaki ta ƙasa a Rafah.

Firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu ya nanata kudirin sojojin Isra'ila...

NiMet ta yi hasashen samun mamakon ruwan sama a wasu jihohin.

Wani has ashen hukumar Kula da Yanayi ta kasa...

Related stories

Netanyahu ya nanata ƙudirin sojojin Isra’ila na kai farmaki ta ƙasa a Rafah.

Firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu ya nanata kudirin sojojin Isra'ila...

NiMet ta yi hasashen samun mamakon ruwan sama a wasu jihohin.

Wani has ashen hukumar Kula da Yanayi ta kasa...