Saurari premier Radio
27.9 C
Kano
Monday, May 20, 2024
Saurari Premier Radio
HomeLabaraiGwamnatin tarayyaMa’aikatar harkokin wajen Najeriya ta miƙa saƙon jajentawa ga ƙasar Namibiya.

Ma’aikatar harkokin wajen Najeriya ta miƙa saƙon jajentawa ga ƙasar Namibiya.

Date:

Ma’aikatar harkokin wajen Najeriya ta miƙa saƙon jajentawa ga ƙasar Namibiya,bisa rasuwar Shugaban kasar Hage Geingob da al’ummar ƙasar baki ɗaya.
Sanarwar na ɗauke da sa hannun Kakakin Ma’aikatar Harkokin Wajen Najeriya Omayuli (Mrs).

Hage Geingob, ya rasu da safiyar jiya Lahadi 4 ga Fabrairu, 2024.

Haka zalika sanarwar ta Bayyana Marigayi Geingob da mai kishin Afirka kuma mai kishin ƙasa wanda za a iya tunawa da irin gudunmawar da ya bayar wajen samun ‘yancin kan ƙasarsa a shekara ta 1990 wanda ya kasance a matsayin jagorar dimokuraɗiyya a Afirka.

Najeriya ta yi baƙin ciki da rasuwarsa kuma ta tsaya tare da Namibiya, a wannan lokaci na baƙin ciki na ƙasa kamar yadda yake kunshe a cikin sanarwar.

Latest stories

Atiku yace lokaci ya yi da za a yanke shawarar ko zai kara tsayawa takarar shugaban kasa

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, yace magoya bayan...

Related stories

Atiku yace lokaci ya yi da za a yanke shawarar ko zai kara tsayawa takarar shugaban kasa

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, yace magoya bayan...