Saurari premier Radio
31.9 C
Kano
Saturday, May 4, 2024
Saurari Premier Radio
HomeLabaraiKisan Ummita: Kotu ta dage shari'ar dan China

Kisan Ummita: Kotu ta dage shari’ar dan China

Date:

Babbar Kotun jihar Kano me lamba 17 ta dage sauraron karar da aka shigar da wani kasar China Mr. Geng Quangrong wanda  ake zargi da kashe budurwarsa mai suna Ummukulsum Sani Buhari, wadda aka fi sani da Ummita.

An dage shari’ar ne bayan lauyan wanda ake kara Barista Muhammad Dan’azumi ya roke a dage zaman sakamakon wanda ake kara baya fahimtar turanci, inda ya bukaci a samo tafinta.

Alkalin kotun ya amince da bukatar, tare da dage shari’ar zuwa ranar 27 ga watan Octoba.

A ranar 16 ga watan Satumba ne Mr. Geng ya hallaka budurwar sa Ummita a gidansu dake unguwar Jambulo a jihar Kano.

Latest stories

2023 ita ce shekara mafi muni ga yan jarida.

Hukumar Kare Haƙƙin Ɗan'adam ta Majalisar Ɗinkin Duniya ta...

Muna duba batun mafi karancin albashi-Gwamnoni.

Kungiyar gwamnonin kasar nan, ta ce kawo yanzu tuni...

Related stories

2023 ita ce shekara mafi muni ga yan jarida.

Hukumar Kare Haƙƙin Ɗan'adam ta Majalisar Ɗinkin Duniya ta...

Muna duba batun mafi karancin albashi-Gwamnoni.

Kungiyar gwamnonin kasar nan, ta ce kawo yanzu tuni...