Saurari premier Radio
33.9 C
Kano
Saturday, May 18, 2024
Saurari Premier Radio
HomeLabaraiDa Dumi-dumiSarkin musulmi ya ja hankalin shugabanni kan samarwa da al'umma makoma.

Sarkin musulmi ya ja hankalin shugabanni kan samarwa da al’umma makoma.

Date:

Mai alfarma sarkin musulmi Alhaji Sa’ad Abubakar na 3 ya ja hankalin shugabanni kan samar da kaykkawar makoma ga yan najeriya.

Muhammad Sa’ad ya bukaci hakan ne yayin taron cika shekara 5 da nadin Justice sidi bage Muhammad a matsayin Sarkin Lafiya a jiya Asabar.

SarkinMusulmin yace a halin yanzu al’ummar kasar nan na bukatar dawowar cigaba ta bangarori da dama cikin gaggawa.
Yace saboda haka akwai bukatar shugabanni a matakai daban daban sum aida hanaklai wajen magance matsin tattalin arziki da rashin tsaro da ake fuskanta a kasar nan.

A jawabin sa Shehun Borno Ibn Umar Garbai ya bukaci al’ummar kasar nan su rika bayar da sahihan bayanai kan ayyukan yan bindiga a arewa maso gabas da wasu sassan kasar.

Cikin wadanda suka halarci taron akwai Sarakunan Kano da na Zazzau da gwamnan JIhar Nasarawa da sauran manyan baki.

Latest stories

Atiku yace lokaci ya yi da za a yanke shawarar ko zai kara tsayawa takarar shugaban kasa

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, yace magoya bayan...

Related stories

Atiku yace lokaci ya yi da za a yanke shawarar ko zai kara tsayawa takarar shugaban kasa

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, yace magoya bayan...