Saurari premier Radio
33.9 C
Kano
Thursday, April 25, 2024
Saurari Premier Radio
HomeLabaraiMamakon ruwan sama da iska ya rushe gidaje masu yawa a Maiduguri

Mamakon ruwan sama da iska ya rushe gidaje masu yawa a Maiduguri

Date:

Mamakon ruwan sama da iska mai karfi ya rushe gidaje masu yawa da dukiya ta miliyoyin naira a garin Maiduguri dake jihar Borno.

Buhari Ya aza harsashin ginin masana’antar simintin BUA a Sakkwato
Ruwan mai karfi dai shine na farko da ya zuba a wannan damunar a garin na Maiduguri a ranar Talatar data gabata.

Rahotanni sun ce lamarin ya haddasa rushewar gidaje da faduwar bishiyu wanda hakan yasa wasu mutanen da al’amarin ya shafa rasa matsugunnan su.

Duk kokarin jin tabakin mahukuntan jihar abin yaci tura sai dai wani jami’in hukumar bada agajin gaggawa da ya nemi a sakaye sunansa ya ce tuni mahukunta suka fara tattara asarar da akayi.

Latest stories

Hukumar EFCC ta musalta zargin da ake mata na fara bincikar tsohon Gwamnan kogi.

Shugaban hukumar EFCC mai hukunta masu yiwa tattalin arziki...

Majalisar dokokin Kano ta nemi a dakatar da KEDCO kan yanke wuta.

Majalisar Dokokin jihar Kano ta bukaci gwamnatin jihar data...

Related stories

Hukumar EFCC ta musalta zargin da ake mata na fara bincikar tsohon Gwamnan kogi.

Shugaban hukumar EFCC mai hukunta masu yiwa tattalin arziki...

Majalisar dokokin Kano ta nemi a dakatar da KEDCO kan yanke wuta.

Majalisar Dokokin jihar Kano ta bukaci gwamnatin jihar data...