'Yan Jarida na aiki cikin mawuyacin yanayi cewar ministan yada labarai.
Gwamnatin tarayya ta ce 'yan jaridar kasar nan na aiki cikin yanayi mai wahala...
Jim kadan bayan kada kuri’ar tasa ce ya shaidawa yan jarida yakinin da yake da shi cewa jam’iyyar sa ce zata lashe zaben shugaban kasa, daga Daura zuwa Lagos.
Ganduje ya caccaki shugaban kasa Muhammadu Buhari, bisa abinda ya kira kokarin ruguza jam’iyyar da ta dora shi a karagar mulki ta hanyar bijiro da wasu tsarika da suka jefa yan kasa a mawuyacin hali.
Hafsat Bello Bahara
Dan takarar shugaban kasa a jamiyyar PDP Alh. Atiku Abubakar yabi sahu dan takarar shugaban kasa na jamiyyar NNPP Sanata Rabiu Musa...
Gwamnatin Ukraine ta bayyana shirinta na samar da cibiyoyin hatsi a Najeriya da sauran kasashen Afirka yayin da ta ba Najeriya gudummawar kimanin tan...