Saurari premier Radio
25.1 C
Kano
Saturday, July 27, 2024
Saurari Premier Radio
HomeLabaraiINEC ta sanar da ranar raba katunan zabe a fadin kasar

INEC ta sanar da ranar raba katunan zabe a fadin kasar

Date:

Hafsat Nasir Umar

 

Hukumar Zabe mai zaman kanta ta sanar da ranakun da za ta rabar da katinan zabe a fadin kasar.

 

A wata sanarwa da hukumar ta wallafa a shafinta na Tuwita ta ce ta saka ranakun Litinin 12 ga watan Disamba zuwa Lahadi 22 ga watan Janairun 2023 a matsayin ranakun da za ta rabar da katinan zaben a ofisoshinta da ke fadin kananan hukumomin kasar 774.

 

Tuni dai hukumar ta sanar da ranar 25 ga watan Fabrairun 2023 a matsayin ranar da za ta gudanar da zaben shugaban kasar tare da na ‘yan majalisun dokoki.

 

Yayin da za a gudanar da zaben gwamnoni da na ‘yan majalisun jihohi ranar 11 ga watan Maris din 2023.

Latest stories

246943801721751646

246943801721751646

SANARWAR JANYEWA DAGA TAKARA DAGA SHUGABA JOE BIDEN NA AMURKA.

SANARWAR JANYEWA DAGA TAKARA DAGA SHUGABA JOE BIDEN NA...

Related stories

246943801721751646

246943801721751646

SANARWAR JANYEWA DAGA TAKARA DAGA SHUGABA JOE BIDEN NA AMURKA.

SANARWAR JANYEWA DAGA TAKARA DAGA SHUGABA JOE BIDEN NA...