25.9 C
Kano
Sunday, June 4, 2023
HomeLabaraiSojoji sun sake ceto daya daga cikin 'yan matan Chikbok

Sojoji sun sake ceto daya daga cikin ‘yan matan Chikbok

Date:

Related stories

Maniyyata 17,000 ne suka bar Najeriya zuwa kasa maitsarki-NAHCON

Bayan kwashe kwanaki bakwai da fara jigilar alhazan Najeriya...

Rundunar sojin kasar nan ta ceto daya daga cikin ‘yan matan Chikbok.

Rundunar sojin kasar nan a Talatar nan ta gano wata mai suna Mary Ngoshe, daya daga cikin ‘yan matan makarantar sakandire ta Chibok da Boko Haram suka a shekarar 2014.

Rundunar ta gano tane rike da jariri wanda ake zargin nata ne yayin da suke sunturi a yankin Ngoshe na jihar Borno.

Wannan na kunshene cikin wata sanarwa da rundunar sojin kasar nan ta fitar a shafinta na Twitter a safiyar Laraba.

“Rundunar soji ta 26 yayin sunturi a yankin Ngoshe a jihar Borno ta gano wata mai suna Mary Ngoshe wacce daya ce daga cikin ‘yan matan makarantar sakandire ta Chibok ta aka sace a shekarar 2014”, a wallafar Twitter ta rundunar.

Latest stories