Saurari premier Radio
24.5 C
Kano
Saturday, July 27, 2024
Saurari Premier Radio
HomeLabaraiDa Dumi-dumiKungiyar lauyoyi ta kasa ta yabawa gwamnan Kano kan sallamar jami'an da...

Kungiyar lauyoyi ta kasa ta yabawa gwamnan Kano kan sallamar jami’an da sukayi kalaman tunzuri

Date:

Kungiyar lauyoyi ta kasa ta yabawa gwamnan Kano kan sallamar jami’an da sukayi kalaman tunzuri.

A daren Juma’a ne gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf ya sanar da dakatar da wasu mukarrabansa biyu, sakamakon wasu kalamai da suka furta.

Gwamnatin Kano dai ta nesanta kanta daga waÉ—annan kalamai na kwamishinan kasa da safayo Adamu Aliyu Kibiya da kuma mai baiwa gwamnan Kano shawara kan wasanni da matasa Yusuf Imamu Ogan Boye.

Shugaban kungiyar lauyoyin na Kano, Barr. Suleiman Gezawa ya yabawa gwamnan kan matakin sallamar mukarrabansa biyu.

Yace hakan ya tabbaatar da cewa gwamnan a shirye yake wajen ganin an kawar da duk wata barazana da zata iya kawo cikas ga bangaren shari’a dama zaman lafiyar jihar Kano baki daya.

Latest stories

246943801721751646

246943801721751646

SANARWAR JANYEWA DAGA TAKARA DAGA SHUGABA JOE BIDEN NA AMURKA.

SANARWAR JANYEWA DAGA TAKARA DAGA SHUGABA JOE BIDEN NA...

Related stories

246943801721751646

246943801721751646

SANARWAR JANYEWA DAGA TAKARA DAGA SHUGABA JOE BIDEN NA AMURKA.

SANARWAR JANYEWA DAGA TAKARA DAGA SHUGABA JOE BIDEN NA...