Saurari premier Radio
43.9 C
Kano
Wednesday, April 24, 2024
Saurari Premier Radio
HomeLabaraiGwamnatin KanoGwamnatin Kano Ta Yiwa Masu Zubar Da Shara A Hanya Allah Ya...

Gwamnatin Kano Ta Yiwa Masu Zubar Da Shara A Hanya Allah Ya Isa.

Date:

Daga Muktar Yahya Usman

Gwamnatin Kano ta yiwa masu zubar da shara akan hanyoyi da titunan jihar Allah ya Isa.

 

Kwamishinan Muhalli Dr Ibrahim Getso ne yayi Allah ya isar yayin duban tsaftar Muhalli na karshen wata.

 

Getso ya ce abin takaici ne yadda jama’a suka mayar da hanyoyi wurin zuba shara.

 

Ya ce ko kadan gwamnati ba za ta lamunci cin kashin da jama’a ke yi a hanyoyin Kano ba.

 

” Gwamnati ita kadai ba za ta iya ba, akwai bukatar jama’a da kungiyoyi su shigo cikin wannan aiki,Mu hada kai domin a samu nasarar tsaftace muhallinmu, domin mu muke zaune a cikinsa.” A cewar Kwamishinan.

Latest stories

Hukumar EFCC ta musalta zargin da ake mata na fara bincikar tsohon Gwamnan kogi.

Shugaban hukumar EFCC mai hukunta masu yiwa tattalin arziki...

Majalisar dokokin Kano ta nemi a dakatar da KEDCO kan yanke wuta.

Majalisar Dokokin jihar Kano ta bukaci gwamnatin jihar data...

Related stories

Hukumar EFCC ta musalta zargin da ake mata na fara bincikar tsohon Gwamnan kogi.

Shugaban hukumar EFCC mai hukunta masu yiwa tattalin arziki...

Majalisar dokokin Kano ta nemi a dakatar da KEDCO kan yanke wuta.

Majalisar Dokokin jihar Kano ta bukaci gwamnatin jihar data...