Saurari premier Radio
25.1 C
Kano
Saturday, July 27, 2024
Saurari Premier Radio
HomeLabaraiBayan barazanar tsigeshi Buhari ya kira taron tsaro na gaggawa.

Bayan barazanar tsigeshi Buhari ya kira taron tsaro na gaggawa.

Date:

Karibullah Abdulhamid Namadobi

 

Bayan barazanar tsigeshi Buhari ya kira taron tsaro na gaggawa.

Rashin tsaro ya janyo karancin masu karbar katin zabe a Katsina-INEC

Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya kira shugabannin tsaron kasar nan taron gaggawa bayan barazanar tsigeshi da yan majalisar dattawa sukayi.

 

Mai taimakawa shugaban kasa kan yaɗa labarai Femi Adesina ne ya tabbatar da haka a tattaunawarsa da gidan talabijin na Channels.

 

Wanann na zuwane bayan da ƴan majalisar dattawa na jam’iyyun Adawa suka baiwa shugaban kasar sati 6 don ya shawo kan matsalar tsaro ko kuma su tsigeshi.

 

Femi Adesina yace shugaba Buhari zai tattauna da shugabannin tsaro don tunkarar kalubalen da ake fuskanta a wannan kasa.

Latest stories

246943801721751646

246943801721751646

SANARWAR JANYEWA DAGA TAKARA DAGA SHUGABA JOE BIDEN NA AMURKA.

SANARWAR JANYEWA DAGA TAKARA DAGA SHUGABA JOE BIDEN NA...

Related stories

246943801721751646

246943801721751646

SANARWAR JANYEWA DAGA TAKARA DAGA SHUGABA JOE BIDEN NA AMURKA.

SANARWAR JANYEWA DAGA TAKARA DAGA SHUGABA JOE BIDEN NA...