Saurari premier Radio
38.9 C
Kano
Friday, April 19, 2024
Saurari Premier Radio
HomeLabaraiNEMA ta dawo da yan cirani 175 daga Libiya

NEMA ta dawo da yan cirani 175 daga Libiya

Date:

Hukumar bada agajin gaggawa ta kasa NEMA ta ce da dawo da yan ciranin kasar 175 da suka makale a Libiya.

NEMA ta ce cikin wadanda aka dawo da su din akwai mata 81 da kuma maza 94.

A cewrta ungiyar kula da yan ci rani ta duniya da hadin gwiwar kungiyar tarayyar Turai ne suka dauki nauyin dawo da su.

A shekarun baya-bayan nan dai ‘yan kasar nan na kasadar jefa rayuwarsu cikin hatsari a kokarinsu na ficewa zuwa kasashen Turai, domin neman rayuwa mai inganci.

To amma mafi yawancinsu ba sa samun nasarar cimma muradunsu, a maimakon haka sukan makale a kasashe irinsu Libya su kuma fada hannun bata- gari inda suke shiga mawuyacin hali.

Hukumar NEMA ta ce a Janairun 2022, ta karbi ‘yan ci-rani kusan 2000 da suka komo daga Libya.

Latest stories

Dan Ganduje ya kai wa Muhuyi ziyarar goyan bayan a binciki mahaifansa

Dan tsohon gwamnan Kano, Abdulaziz Abdullahi Ganduje, ya kai...

Farashin Dizel ya koma 1000 a Najeriya

Rahotanni sun bayyana matatar mai ta Dangote ta sanar...

Related stories

Dan Ganduje ya kai wa Muhuyi ziyarar goyan bayan a binciki mahaifansa

Dan tsohon gwamnan Kano, Abdulaziz Abdullahi Ganduje, ya kai...

Farashin Dizel ya koma 1000 a Najeriya

Rahotanni sun bayyana matatar mai ta Dangote ta sanar...