Da sanyin safiyar nan ne gobara ta tashi a ginin ma’aikatar Kudi ta kasa da ke birnin tarayya Abuja.
Jami’in hulda da jama’a na ma’aikatar Abraham Paul ya tabbatar da faruwar al’amarin a yau Laraba.
Paul ya ce a yanzu haka jami’an kashe gobara na kokarin yadda za su shawo kan wutar.
Cikken labarin na nan tafe…….