Saurari premier Radio
34.9 C
Kano
Thursday, April 18, 2024
Saurari Premier Radio
HomeLabarai‘Yan Boka Haram 25 da suka mika wuya ne suka mutu sanadiyar...

‘Yan Boka Haram 25 da suka mika wuya ne suka mutu sanadiyar Amai da Gudawa a Maiduguri

Date:

Tubabbun ‘yan Boko Haram 25 ne suka mutu sakamakon barkewar amai da gudawa a sansaninsu da ke Maiduguri a jihar Borno.

 

Rahotanni sun bayyana cewa mutane bakwai ne suka fara mutuwa a ranar Talatar da ta gabata, sai kuma wasi 14 suka mutu a ranar Laraba.

 

Akwai mutane fiye da dubu daya a sansanin tubabbun ‘yan Boko Haram dake  karbar kulawar likitoci.

 

Wani jami’I a ma’aikatar lafiya ta jihar Borno da ya nemi a sakaye sunan sa ya tabbatar da faruwar lamarin.

 

Sai dai ya ce tubabbun ‘yan Boko Haram 11 ne cutar amai da gudawar ta kashe ba 20 ba.

Latest stories

Dan Ganduje ya kai wa Muhuyi ziyarar goyan bayan a binciki mahaifansa

Dan tsohon gwamnan Kano, Abdulaziz Abdullahi Ganduje, ya kai...

Farashin Dizel ya koma 1000 a Najeriya

Rahotanni sun bayyana matatar mai ta Dangote ta sanar...

Related stories

Dan Ganduje ya kai wa Muhuyi ziyarar goyan bayan a binciki mahaifansa

Dan tsohon gwamnan Kano, Abdulaziz Abdullahi Ganduje, ya kai...

Farashin Dizel ya koma 1000 a Najeriya

Rahotanni sun bayyana matatar mai ta Dangote ta sanar...