Saurari premier Radio
27.5 C
Kano
Friday, July 26, 2024
Saurari Premier Radio
HomeLabarai’Yan bindiga sun sako ragowar fasinjoji 23 na Jirgin Kasan Abuja-Kaduna

’Yan bindiga sun sako ragowar fasinjoji 23 na Jirgin Kasan Abuja-Kaduna

Date:

An sake Sako  Fasinjojin da aka sace lokacin harin Jirgin Kasan Abuja-Kaduna, inda a wannan lokaci ‘yan bindigar suka sako ragowar fasinjoji 23 da ke suka rage a hannunsu.

Yan bindigar dai sun sako su ne a yammacin Larabar nan, inda aka mika fasinjojin ga Kwamitin Shugaban Kasa da Babban Hafsan Tsaro, Janar Lucky Irabor, ya kafa.

A ranar 28 ga watan Maris din wannan shekarar ne  ’yan bindiga suka kai wani  harin bom kan jirgin kasa wanda ke hanyarsa ta zuwa Kaduna daga Abuja inda suka yi awon gaba da

 

da ke hanyarsa ta zuwa Kaduna daga Abuja inda suka kashe akalla mutum tara, suka yi awon gaba da wasu kimanin 60.

Latest stories

246943801721751646

246943801721751646

SANARWAR JANYEWA DAGA TAKARA DAGA SHUGABA JOE BIDEN NA AMURKA.

SANARWAR JANYEWA DAGA TAKARA DAGA SHUGABA JOE BIDEN NA...

Related stories

246943801721751646

246943801721751646

SANARWAR JANYEWA DAGA TAKARA DAGA SHUGABA JOE BIDEN NA AMURKA.

SANARWAR JANYEWA DAGA TAKARA DAGA SHUGABA JOE BIDEN NA...