Saurari premier Radio
28.9 C
Kano
Friday, April 26, 2024
Saurari Premier Radio
HomeLabaraiGwamnatin KanoLauyoyi 20 za su baiwa Abba Kyari kariya a Kotu

Lauyoyi 20 za su baiwa Abba Kyari kariya a Kotu

Date:

Wasu lauyoyi 20 sun nuna sha’awarsu ta ba Abba Kyari kariya a ƙarar da Hukumar Hana Sha da Fataucin Miyagun Ƙwayoyi ta Najeriya, NDLEA, ta shigar da shi.

NDLEA dai tana zargin Abba Kyari, dakataccen Mataimakin Kwamishinan ‘Yan Sanda da hannu a cikin wata hadahadar hodar iblis.

Wani lauya, Musa Shafiu ne ya bayyana wa manema labarai haka a yau Laraba madadin sauran lauyoyin.

Musa ya ce tawagar lauyoyin ta ƙunshi lauyoyi masu muƙamin SAN har guda huɗu.

Ya ce sun yanke shawarar kare Abba Kyari ne sakamakon sadaukarwa da ya bayar a bangaren tsaro a faɗin ƙasar nan.

Latest stories

Related stories

Majalisar dokokin Kano ta nemi a dakatar da KEDCO kan yanke wuta.

Majalisar Dokokin jihar Kano ta bukaci gwamnatin jihar data...

Dan Ganduje ya kai wa Muhuyi ziyarar goyan bayan a binciki mahaifansa

Dan tsohon gwamnan Kano, Abdulaziz Abdullahi Ganduje, ya kai...
  • Tags
  • P