Saurari premier Radio
25.1 C
Kano
Saturday, July 27, 2024
Saurari Premier Radio
HomeLabaraiKwankwaso ya bude makarantar koyar da ilimin shugabanci a Kano

Kwankwaso ya bude makarantar koyar da ilimin shugabanci a Kano

Date:

Tsohon gwamnan Kano Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya bude makarantar koyar da ilimin shugabanci, wadda ya gina a nan Kano.

 

Kwankwaso ya bude cibiyar ranar Asabar, a wani bangare na bikin cikarsa shekaru 66 da haihuwa.

 

A ranar juma’ar da tla gabata ma ya bude masallacin juma’a a gidansa dake Bompai a Kano.

 

Wannan dai na cikin al’adar Kwankwaso samar da wani abu da jam’a za su amfana a duk lokacin da yake bikin ranar haihuwa

Latest stories

246943801721751646

246943801721751646

SANARWAR JANYEWA DAGA TAKARA DAGA SHUGABA JOE BIDEN NA AMURKA.

SANARWAR JANYEWA DAGA TAKARA DAGA SHUGABA JOE BIDEN NA...

Related stories

246943801721751646

246943801721751646

SANARWAR JANYEWA DAGA TAKARA DAGA SHUGABA JOE BIDEN NA AMURKA.

SANARWAR JANYEWA DAGA TAKARA DAGA SHUGABA JOE BIDEN NA...