Saurari premier Radio
38.9 C
Kano
Friday, March 29, 2024
Saurari Premier Radio
HomeLabaraiKungiyar kwalejin ilimi ta janye yajin aikin da ta ke yi

Kungiyar kwalejin ilimi ta janye yajin aikin da ta ke yi

Date:

Hafsat Bello Bahara

Kungiyar Kwalejojin ilimi ta kasa COEASU ta janye yajin aikin da ta kwashe watanni biyu tana yi.

Janye yajin aikin ya biyo bayan taron da kungiyar tayi na duba kan irin cigaba da aka samu a tsawon wata biyu da kungiyar tayi tana yajin aikin.

Shugaban kungiyar na kasa Smart Olugbeko ne ya sanar da hakan yayin jawabin bayan taro daya fitar.

Shima shugaban kungiyar reshen CAS dake nan Kano Malam Ali Adamu ya ce sun janye yajin aikin ne sakamakon biya musu bukatunsu.

Latest stories

Related stories