Saurari premier Radio
41.9 C
Kano
Saturday, April 20, 2024
Saurari Premier Radio
HomeLabaraiKotu ta baiwa DSS damar ci gaba da tsare Mamu har watanni...

Kotu ta baiwa DSS damar ci gaba da tsare Mamu har watanni biyu

Date:

Mukhtar Yahya Usman

 

Babbar kotun tarayya da ke Abuja ta amincewa hukunar DSS ta tsare Tukur Mamu har tsawon watanni biyu.

 

Mai Shari’a Nkeonye Maha ne ya bayar da umarnin a zaman kotun ranar Talata.

 

Lauyan hukumar DSS Ahamad Magaji ne ya roki kotun a madadin hukumar da abasu damar ci gaba da tsare Mamun domin fadada bincike.

 

Bayan rokon ne kuma kotun ta baiwa hukumar dama da ta ci gaba da tsare shi har tsawon watanni biyu.

 

Idan za a iya tunawa a ranar 6 ga watan nan ne jam’ian yan sandan kasa da kasa suka kama shi a filin jirgin saman Alkahira da ke Masar.

Daga baya kuma aka dawo dashi nan gida Najeriya inda yan sandan na DSS Suka ci gaba da tsare.

Latest stories

NPFL: Gwamnatin Kano ta bawa Kano Pillars wasa Uku domin ta yi Nasara

Gwamnatin Jihar Kano ta bawa kungiyar Kwallon kafa ta...

Dan Ganduje ya kai wa Muhuyi ziyarar goyan bayan a binciki mahaifansa

Dan tsohon gwamnan Kano, Abdulaziz Abdullahi Ganduje, ya kai...

Related stories

Dan Ganduje ya kai wa Muhuyi ziyarar goyan bayan a binciki mahaifansa

Dan tsohon gwamnan Kano, Abdulaziz Abdullahi Ganduje, ya kai...

Farashin Dizel ya koma 1000 a Najeriya

Rahotanni sun bayyana matatar mai ta Dangote ta sanar...