Gwamnatin jihar jigawa tace zata yi duk iyawarta don ganin aikin samar da hasken wutar lantarki mai aiki da hasken rana wadda gwamnatin tarayya zata gudanar a jihar yaci gaba.
Gwamna malam Umar Namadi ya bayyana hakan a yayin da tawagar Injiniyoyin aikin suka kai masa ziyara a fadar gwamnatin jihar dake Dutse karkashin jagorancin Eng. Temi Leibina.
Don jin ci gaban labarin ga wakilinmu na Jigawa Muhammad Abubakar Dutse