Saurari premier Radio
33.9 C
Kano
Saturday, July 27, 2024
Saurari Premier Radio
HomeLabaraiGobara ta kone mutum uku kurmus a Kabuga

Gobara ta kone mutum uku kurmus a Kabuga

Date:

Mukhtar Yahya Usma

Wata gobara ta da tashi cikin Daren jiya a kafar Kabuga ta yi sanadiyyar hallaka mutu uku.

 

Shaidun gani da ido sun ce wutar ta tashi ne da misalim karfe 10 na dare a layin masallacin juma’a na Yan Azara.

 

A cewarsu gobarar ta kama gidan wani bawan Allah da ke yin haya a gidan ne inda ta kone yaransa biyu da Kuma kanwarsa kurmus.

 

Sabi’u Mustapha guda ne cikin wadanda suka kai dauki don kashe gobarar ya ce sunyi iya kokarinsu cikin daren amma wutar bata mutuba.

 

Ya ce sai da yan kwana kwana mota uku ta kai dauki sannan aka kashe gobarar Amma dai babu
wanda ya yi rai a cikinsu.

Latest stories

246943801721751646

246943801721751646

SANARWAR JANYEWA DAGA TAKARA DAGA SHUGABA JOE BIDEN NA AMURKA.

SANARWAR JANYEWA DAGA TAKARA DAGA SHUGABA JOE BIDEN NA...

Related stories

246943801721751646

246943801721751646

SANARWAR JANYEWA DAGA TAKARA DAGA SHUGABA JOE BIDEN NA AMURKA.

SANARWAR JANYEWA DAGA TAKARA DAGA SHUGABA JOE BIDEN NA...