Saurari premier Radio
23.4 C
Kano
Sunday, September 8, 2024
Saurari Premier Radio
HomeLabaraiDa Dumi-dumiGwamnatin Jigawa Tace Zata Samar Da Hasken Wutar Lantarki Mai Aiki Da...

Gwamnatin Jigawa Tace Zata Samar Da Hasken Wutar Lantarki Mai Aiki Da Hasken Rana

Date:

Gwamnatin jihar jigawa tace zata yi duk iyawarta don ganin aikin samar da hasken wutar lantarki mai aiki da hasken rana wadda gwamnatin tarayya zata gudanar a jihar yaci gaba.

Gwamna malam Umar Namadi ya bayyana hakan a yayin da tawagar Injiniyoyin aikin suka kai masa ziyara a fadar gwamnatin jihar dake Dutse karkashin jagorancin Eng. Temi Leibina.

Don jin ci gaban labarin ga wakilinmu na Jigawa Muhammad Abubakar Dutse

Latest stories

Mai magana da yawun Tinubu ya ajiye muƙaminsa

Mai bai wa shugaban kasa shawara na musamman kan...

Related stories

Mai magana da yawun Tinubu ya ajiye muƙaminsa

Mai bai wa shugaban kasa shawara na musamman kan...