Saurari premier Radio
35.9 C
Kano
Saturday, May 4, 2024
Saurari Premier Radio

Abdulrasheed Hussain

spot_img

Ambaliyar Ruwa Ta Hallaka Mutane 10 Tare Da Ta Talata Gidaje Sama Da 200 a Jihar Katsina.

Rahotanni daga jihar Katsina sun ce mutane 10 sun mutu yayin da gidaje sama da 200 da tituna suka lalace a unguwannin dake babban...

Karfafar Kananan Masana’antu Ne Ke Habbaka Tattalin Arziki – Mai Dakin Gwamnan Lagos.

Mai dakin gwamnan gwamnan jihar Lagos, Dr. Ibijoke Sanwo-Olu, ta jaddada kudirin gwamnatin mai gidanta na karfafawa tare da tallafawa kanana da matsakaitan masana'antu...

Rundunar Sojin Najeriya Ta Tabbatar Da Mutuwar Tarin Dakarunta Da Yan Ta’addan Boko Haram Suka Kaiwa Hari A Yankin Tafkin Chadi

Rundunar sojin kasar nan ta tabbatar da mutuwar tarin dakarunta yayin wani hari da yan ta'addan Boko Haram da ke biyayya ga kungiyar IS...

Ruwan Sama Da Iska Sun Kashe Mutane Biyu Tare Da Rushe Gidaje Sama Da 20 A Jihar Jigawa

Ruwan sama da iska mai karfi sun yi sadiyar mutuwar mutane biyu da kuma jikkata wasu da dama tare da rushe gidaje sama da...

Jirgin Farko Na Maniyyatan Jihar Jigawa Ya Tsallake Rijiya Da Baya.

Jirgin farko na maniyyatan jihar Jigawa ya yi saukar gaggawa a filin jirgin saman Malam Aminu Kano. Jirgin na kamfanin Max Air kirar Boeing 747...

Aisha Buhari Ta Mika Bayanan Barin Mulki Ga Matar Tinubi.

Uwargidan shugaban kasa, Aisha Buhari, ta ce ofishinta ya mika wasu takardu ga uwargidan shugaban kasa mai jiran rantsuwa, Oluremi Tinubu. Da take magana a...

Gobara Ta Tashi A Gidan Da Ganduje Zai Koma Idan Ya Sauka Daga Mulki.

Gobara ta tashi a gidan da gwamnan jihar Kano mai barin gado, Abdullahi Umar Ganduje, zai koma idan ya kammala mulki. SOLACEBASE ta rawaito cewa...

Subscribe

- Never miss a story with notifications

- Gain full access to our premium content

- Browse free from up to 5 devices at once

Must read

spot_img