Saurari premier Radio
25.1 C
Kano
Saturday, July 27, 2024
Saurari Premier Radio
HomeLabaraiASUU: Malaman jami’o’i ka iya  fuskantar wahala wajen komawa makarantun su

ASUU: Malaman jami’o’i ka iya  fuskantar wahala wajen komawa makarantun su

Date:

Shugaban kungiyar malaman Jami’o’in kasar nan, Farfesa Emmanuel Osodoke, ya bayyana ce mambobin kungiyar za su fuskantar matsaloli wajen komawa jami’o’in su a ranar Litinin saboda rashin kudin mota.

Farfesa Osodoke ya bayyana haka ne a ranar Lahadi, ta cikin shirin Sunday Politics na gidan talabijin na Channels game da jingene yajin aiki da sukayi.

Shugaban na ASUU ya kuma ce lokutan baya malaman Jami’a suna zaune ne a gidajen da aka gina musu a cikin makarantun su, sai dai yanzu lamarin yasha ban-ban inda matsuguni yake musu wahalar samu a cikin makarantun.

‘’A lokacin baya malamai suna samun sauki wajen gudanar aikace-aikacen su na

Ya kuma kara da cewa mallaman ka iya shan wahala wajen tafiya makarantun nasu saboda rashin biyan su albashi na tsawon wattani 8 da suka kwashe suna yajin aiki.

koyarwa sannan suna samun gidajen zama a cikin jami’o’in ba tare da matsala ba sabanin yanzu da gidajen suke nesa da kamarantun su, Ta ya ya za su iya biyan kudin mota zuwa aiki,” in ji Osodoke.

Latest stories

246943801721751646

246943801721751646

SANARWAR JANYEWA DAGA TAKARA DAGA SHUGABA JOE BIDEN NA AMURKA.

SANARWAR JANYEWA DAGA TAKARA DAGA SHUGABA JOE BIDEN NA...

Related stories

246943801721751646

246943801721751646

SANARWAR JANYEWA DAGA TAKARA DAGA SHUGABA JOE BIDEN NA AMURKA.

SANARWAR JANYEWA DAGA TAKARA DAGA SHUGABA JOE BIDEN NA...