Saurari premier Radio
41.9 C
Kano
Friday, April 19, 2024
Saurari Premier Radio
HomeLabarai'Yan sanda a Kano sun kama matashin da ya kashe abokinsa

‘Yan sanda a Kano sun kama matashin da ya kashe abokinsa

Date:

Mukhtar Yahya Usman

 

Rundunaryan sandan Kano ta kama wani matashi Salisu Bala da ya hallaka abokinsa Ibrahim Khalil.

 

Jami’in hulda da jama’a na Rundunar Abdullahi Haruna Kiyawa ne ya sanar da hakan yayin zantawarsa da manema labarai.

 

Kiyawa ya ce matashin ya kashe abokin nasa ne a Unguwar Kofar Mazugal da ke karamar hukumar Dala.

 

A cewarsa lamarin ya faru bayan da aka samu rashin jituwa a tsakanin abokan biyu.

 

Wannan ce ta Sanya makashi ya yiwa abokinsa dukan da jar ya rasa ransa.

 

Kiyawa ya ce tuni suka kama matashi da ya aikata laifin domin gurfanar da shi a gaban Kotu.

Latest stories

NPFL: Gwamnatin Kano ta bawa Kano Pillars wasa Uku domin ta yi Nasara

Gwamnatin Jihar Kano ta bawa kungiyar Kwallon kafa ta...

Dan Ganduje ya kai wa Muhuyi ziyarar goyan bayan a binciki mahaifansa

Dan tsohon gwamnan Kano, Abdulaziz Abdullahi Ganduje, ya kai...

Related stories

Dan Ganduje ya kai wa Muhuyi ziyarar goyan bayan a binciki mahaifansa

Dan tsohon gwamnan Kano, Abdulaziz Abdullahi Ganduje, ya kai...

Farashin Dizel ya koma 1000 a Najeriya

Rahotanni sun bayyana matatar mai ta Dangote ta sanar...