Mataimakin shugaban kasar Kashim Shettima zai bar Najeriya a wannan Laraba domin wakiltar shugaba Bola Tinubu a taron shugabannin kasashen G77 a birnin Havana...
Tsohon firaministan Jamhuriyar Nijar Hama Amadou da ke adawa da hambararren shugaba kasa Mohamed Bazoum ya koma Yamai bayan shafe fiye da shekaru biyu...