Shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu ya umarci hukumomin tsaro dasu gaggauta kubutar da daliban jami’ar tarayya ta Gusau mata da masu garkuwa da mutane...
Karamin ministan tsaro Muhammad Bello Matawalle yayi tir da sace dalibai mata na jami’ar tarayya dake Gusau a jihar Zamfara.
Matawalle wanda tsohon gwamnan jihar...
Jami’ar jihar Kaduna, KASU, ta bayyana kudurinta na inganta hanyoyin bincike a cibiyoyinta da ke jihar.
Shugaban jami’ar jihar Farfesa Abdullahi Ibrahim...
Kotun sauraron ƙarar zaɓen gwamnan jihar Bauchi, ta tabbatar da nasarar Dakta Bala Muhammad (Kauran Bauchi) na jam'iyyar PDP, inda tayi watsi da kalubalantar...