Skip to content
  • Facebook
  • YouTube
  • Twitter
  • Instagram
  • LinkedIn
  • TikTok
Premier TV
Premier Radio

Premier Radio

102.7 FM

  • Labarai
    • Labaran Asuba
    • Labaran Rana
    • Labaran Kano
    • Labaran Kasa
    • Labaran Dare
    • Wasanni
    • Siyasa
  • Bidiyo
  • Hira ta Musamman
  • Rahotonni
    • Kannywood
    • Kasuwanci
    • Kiwon Lafiya
    • Tsaro
    • Manyan Rahotonni
  • Shirye-shirye
    • Kwaryar Kira
    • Kade-kade
    • Al'adu
    • Tattalin Arziki
    • Shariah da Kotu
    • Sarauta
  • Ma'aikata
Premier TV
  • Home
  • Labarai
  •  2013:Yahya Bello ne ya cancanci zama shugaban kasa-Rescue Nigeria Mission
  • Labarai
  • Siyasa

 2013:Yahya Bello ne ya cancanci zama shugaban kasa-Rescue Nigeria Mission

Mukhtar Yahya Usman 6 months ago 2 min read
28

Share this:

  • Click to share on WhatsApp (Opens in new window)
  • Click to share on Twitter (Opens in new window)
  • Click to share on Facebook (Opens in new window)
  • Click to share on Telegram (Opens in new window)
  • Click to share on LinkedIn (Opens in new window)
  • Click to print (Opens in new window)
  • Click to email a link to a friend (Opens in new window)

Mukhtar  Yahya Usman

Kungiyar Rescue Nigeria Mission ta ce babu wanda ya cancanta da ya shugabanci kasar nan a kakar zabe mai zuwa kamar gwamnan Jihar Kogi Yahya Bello.

Jami’in Kunigiyar a nan Kano Abdul Amata Maikwashewa ne ya bayyana hakan ya yin taron jin ra’ayoyin jama’a tsakanin matasa ranar Asabar a nan Kano.

Mai kwashewa ya ce Yahya Bello ya taka rawa ainun ga rayuwar matasa a kasar nan, musamman jawosu jikin gwamnati tare da samar musu da damarmaki.

Ya ce wanan kungiya ta yi nufi marawa Yahya Bello baya ne ganin cewa har yanzu babu wani mai nagartarsa cikin wadanda ke nema takarar shugabancin kasar nan.

“Mun yanke shawarar musameshi, mu rokeshi Allah da Annabi ya fito takarar shugabancin kasar nan, saboda baya cikin layin tsofaffi, matashi ne kamarmu wanda yake fahintar menene bukatun samari da kuma jansu a jiki wajen gudanar da mulki a kasar nan.

A nasa jawabin shugaban ma’aikatan fadar gwamnatin Kogi Abdulkareem Jamilu ya ce yan  kasar nan ya kamata su shaki iskakar Mulki mai dadi su kuma marawa wanda zai ciyar da su gaba baya.

A don hakan ne ya bukaci matasa a kasar nan da kada su yarda wasu tsoffin yan siyasa ko wadanda basu cancantaba su dinga juya akalarsu, musamman ma da matasan suke da koso 70 cikin jama’ar kasar nan.

Ya kuma godewa wadanda suka shirya taron, bisa karfin gwiwar da suke da shi kan Yahya Bello, inda ya ce gwamnan na da duk wata dama da iko da zai magance matsalolin kasar nan.

Mukhtar Yahya Usman

See author's posts

Related

Continue Reading

Previous: Shin da gaske ne mata a Kano basa wanka lokacin sanyi?
Next: Rikicin APC: Tsagin Shekarau ya yi watsi da shirin sulhun uwar jam’iyya

Labarai

Gwamnan Kaduna bashi da hurumin korar malaman KASU -ASUU asuu-strike 1
  • Labarai

Gwamnan Kaduna bashi da hurumin korar malaman KASU -ASUU

Majalisar dokokin Kano za tayi bincike akan Kano Pillars FB_IMG_1659972644118 2
  • Labarai
  • Wasanni

Majalisar dokokin Kano za tayi bincike akan Kano Pillars

Babu maboyar ‘yan bindiga kusa da shalkwatarnu-‘Yan Sanda police 3
  • Labarai
  • Tsaro

Babu maboyar ‘yan bindiga kusa da shalkwatarnu-‘Yan Sanda

Ambaliyar ruwa na ci gaba da rusa gidaje a Kano danbatta 4
  • Labarai
  • Labaran Kano

Ambaliyar ruwa na ci gaba da rusa gidaje a Kano

Burtaniya za ta mayarwa da Najeriya wasu kayan tarihinta da ta sa ce Three pieces of Benin Bronzes are displayed at Museum for Art and Crafts in Hamburg, Germany, Wednesday, Feb. 14, 2018. Germany is returning hundreds of artifacts known as Benin Bronzes that were mostly looted from western Africa by a British colonial expedition and subsequently sold to collections around the world, including German museums. (Daniel Bockwoldt/dpa via AP) 5
  • Al'adu
  • Labarai

Burtaniya za ta mayarwa da Najeriya wasu kayan tarihinta da ta sa ce

Ganduje zai sauya jami’ar Wudil suna zuwa Aliko Dangote ganduje-1 6
  • Gwamnatin Kano
  • Labarai
  • Labaran Kano

Ganduje zai sauya jami’ar Wudil suna zuwa Aliko Dangote

Labarai masu alaƙa

asuu-strike Gwamnan Kaduna bashi da hurumin korar malaman KASU -ASUU 1 min read
  • Labarai

Gwamnan Kaduna bashi da hurumin korar malaman KASU -ASUU

Karibullah Abdulhamid Namadobi 1 day ago 55
FB_IMG_1659972644118 Majalisar dokokin Kano za tayi bincike akan Kano Pillars 2 min read
  • Labarai
  • Wasanni

Majalisar dokokin Kano za tayi bincike akan Kano Pillars

Aminu Abdullahi Ibrahim 2 days ago 84
police Babu maboyar ‘yan bindiga kusa da shalkwatarnu-‘Yan Sanda 1 min read
  • Labarai
  • Tsaro

Babu maboyar ‘yan bindiga kusa da shalkwatarnu-‘Yan Sanda

Mukhtar Yahya Usman 2 days ago 10
danbatta Ambaliyar ruwa na ci gaba da rusa gidaje a Kano 1 min read
  • Labarai
  • Labaran Kano

Ambaliyar ruwa na ci gaba da rusa gidaje a Kano

Mukhtar Yahya Usman 2 days ago 66
Three pieces of Benin Bronzes are displayed at Museum for Art and Crafts in Hamburg, Germany, Wednesday, Feb. 14, 2018. Germany is returning hundreds of artifacts known as Benin Bronzes that were mostly looted from western Africa by a British colonial expedition and subsequently sold to collections around the world, including German museums. (Daniel Bockwoldt/dpa via AP) Burtaniya za ta mayarwa da Najeriya wasu kayan tarihinta da ta sa ce 1 min read
  • Al'adu
  • Labarai

Burtaniya za ta mayarwa da Najeriya wasu kayan tarihinta da ta sa ce

Mukhtar Yahya Usman 2 days ago 66
ganduje-1 Ganduje zai sauya jami’ar Wudil suna zuwa Aliko Dangote 1 min read
  • Gwamnatin Kano
  • Labarai
  • Labaran Kano

Ganduje zai sauya jami’ar Wudil suna zuwa Aliko Dangote

Aminu Abdullahi Ibrahim 2 days ago 61

Bincike

Categories

  • Al'adu
  • Bidiyo
  • Kwaryar Kira
  • Labarai
    • Addini
    • Gwamnatin Kano
    • Hira ta Musamman
    • Kannywood
    • Kasuwanci
    • Kiwon Lafiya
    • Sarauta
    • Shariah da Kotu
    • Siyasa
    • Tattalin Arziki
    • Tsaro
    • Wasanni
  • Labaran Asuba
  • Labaran Kano
  • Rahotonni
  • Shirye-shirye

Recent Posts

  • Gwamnan Kaduna bashi da hurumin korar malaman KASU -ASUU
  • Majalisar dokokin Kano za tayi bincike akan Kano Pillars
  • Babu maboyar ‘yan bindiga kusa da shalkwatarnu-‘Yan Sanda
  • Ambaliyar ruwa na ci gaba da rusa gidaje a Kano
  • Burtaniya za ta mayarwa da Najeriya wasu kayan tarihinta da ta sa ce

Mafi shahara

Gwamnan Kaduna bashi da hurumin korar malaman KASU -ASUU asuu-strike 1
  • Labarai

Gwamnan Kaduna bashi da hurumin korar malaman KASU -ASUU

Majalisar dokokin Kano za tayi bincike akan Kano Pillars FB_IMG_1659972644118 2
  • Labarai
  • Wasanni

Majalisar dokokin Kano za tayi bincike akan Kano Pillars

Babu maboyar ‘yan bindiga kusa da shalkwatarnu-‘Yan Sanda police 3
  • Labarai
  • Tsaro

Babu maboyar ‘yan bindiga kusa da shalkwatarnu-‘Yan Sanda

Ambaliyar ruwa na ci gaba da rusa gidaje a Kano danbatta 4
  • Labarai
  • Labaran Kano

Ambaliyar ruwa na ci gaba da rusa gidaje a Kano

Burtaniya za ta mayarwa da Najeriya wasu kayan tarihinta da ta sa ce Three pieces of Benin Bronzes are displayed at Museum for Art and Crafts in Hamburg, Germany, Wednesday, Feb. 14, 2018. Germany is returning hundreds of artifacts known as Benin Bronzes that were mostly looted from western Africa by a British colonial expedition and subsequently sold to collections around the world, including German museums. (Daniel Bockwoldt/dpa via AP) 5
  • Al'adu
  • Labarai

Burtaniya za ta mayarwa da Najeriya wasu kayan tarihinta da ta sa ce

Ganduje zai sauya jami’ar Wudil suna zuwa Aliko Dangote ganduje-1 6
  • Gwamnatin Kano
  • Labarai
  • Labaran Kano

Ganduje zai sauya jami’ar Wudil suna zuwa Aliko Dangote

Hajj 2022: NAHCON ta kammala dawo da alhazan bana Hajj 7
  • Labarai

Hajj 2022: NAHCON ta kammala dawo da alhazan bana

Premier a kafafen sada zumunta

  • Facebook
  • YouTube
  • Twitter
  • Instagram
  • LinkedIn
  • TikTok

Waɗanda aka fi karantawa

Gwamnan Kaduna bashi da hurumin korar malaman KASU -ASUU asuu-strike 1
  • Labarai

Gwamnan Kaduna bashi da hurumin korar malaman KASU -ASUU

An gano jaririyar da aka sace daga Neja a Kano Jariri 2
  • Labarai
  • Labaran Kano
  • Tsaro

An gano jaririyar da aka sace daga Neja a Kano

Rundunar sojin kasar nan ta musanta sace mutane a hanyar Damaturu sojoji 3
  • Labarai
  • Tsaro

Rundunar sojin kasar nan ta musanta sace mutane a hanyar Damaturu

Omicron: Dakatar da jirage da ga Nijeriya ba ya nufin soke Hajji -Saudiyya Saudiyya 4
  • Addini
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai

Omicron: Dakatar da jirage da ga Nijeriya ba ya nufin soke Hajji -Saudiyya

Omicron: Najeriya ta dakatar da jiragen Saudiyya Burtaniya da Canada shiga kasarta Hadi Sirika 5
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai

Omicron: Najeriya ta dakatar da jiragen Saudiyya Burtaniya da Canada shiga kasarta

Matsalar tsaro: Sarkin Musulmi ya bukaci al’mma su fara alkunutu Sarkin Musulmi 6
  • Addini
  • Labarai
  • Tsaro

Matsalar tsaro: Sarkin Musulmi ya bukaci al’mma su fara alkunutu

An gurfanar da mutum 5 a gaban kotu kan cin naman mutum a Zamfara ZAFARA 7
  • Labarai
  • Shariah da Kotu
  • Tsaro

An gurfanar da mutum 5 a gaban kotu kan cin naman mutum a Zamfara

Ƙarin labarai

asuu-strike Gwamnan Kaduna bashi da hurumin korar malaman KASU -ASUU 1 min read
  • Labarai

Gwamnan Kaduna bashi da hurumin korar malaman KASU -ASUU

Karibullah Abdulhamid Namadobi 1 day ago 55
FB_IMG_1659972644118 Majalisar dokokin Kano za tayi bincike akan Kano Pillars 2 min read
  • Labarai
  • Wasanni

Majalisar dokokin Kano za tayi bincike akan Kano Pillars

Aminu Abdullahi Ibrahim 2 days ago 84
police Babu maboyar ‘yan bindiga kusa da shalkwatarnu-‘Yan Sanda 1 min read
  • Labarai
  • Tsaro

Babu maboyar ‘yan bindiga kusa da shalkwatarnu-‘Yan Sanda

Mukhtar Yahya Usman 2 days ago 10
danbatta Ambaliyar ruwa na ci gaba da rusa gidaje a Kano 1 min read
  • Labarai
  • Labaran Kano

Ambaliyar ruwa na ci gaba da rusa gidaje a Kano

Mukhtar Yahya Usman 2 days ago 66
  • Gida
  • Labarai
  • Hira ta Musamman
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Facebook
  • YouTube
  • Twitter
  • Instagram
  • LinkedIn
  • TikTok
Copyright © by Premier Radio Kano102.7fm All rights reserved.