33.9 C
Kano
Sunday, June 4, 2023
HomeLabaraiIndependence: Buhari zai yiwa alummar kasa jawabi

Independence: Buhari zai yiwa alummar kasa jawabi

Date:

Related stories

Maniyyata 17,000 ne suka bar Najeriya zuwa kasa maitsarki-NAHCON

Bayan kwashe kwanaki bakwai da fara jigilar alhazan Najeriya...

Ana sa ran shugaban kasa Muhammadu Buhari zai yiwa alummar kasar nan jawabi da safiyar ranar Asabar.

Wanann na zuwa ne a Wani bangare na bikin samun ‘yancin-kan Najeriya shekaru 62.

Muhammadu Buhari zai yi wa ‘yan ƙasa jawabi ranar Asabar, 1 ga watan Oktoba.

Buhari zai gudanar da jawabi ne da misalin ƙarfe 7:00 na safe yayin da Najeriya ke cika shekara 62 da samun ‘yancin-kai daga Turawan Birtaniya.

“Ana umartar gidajen talabijin da rediyo da sauran kafofin labarai na latironi da su jona jawabin daga gidan talabijin na NTA da kuma Rediyo Najeriya,” a cewar wata sanarwa daga fadar shugaban ƙasar.

Tun daga farkon makon nan aka ga sojojin Najeriya na shirye-shiryen bikin na ranar Asabar, inda jiragen soja za su dinga wasa a sama da kuma faretin girmamawa.

Latest stories