Labarai
Ministan Abuja Nyesom Wike ya magantu game da zargin rushe babban masallacin Abuja.
Ministan Abuja Nyesom Wike ya magantu game da zargin rushe babban masallacin Abuja.
Ministan babban birnin tarayya Abuja Nyesom Wike ya baiwa babban sakataren hukumar...
Labarai
Ambaliyar ruwa ta shafe sama da gidaje 100 a Abuja
Rahotanni daga yankin birnin tarayya sun ce fiye da gidaje dari ambaliyar ruwa ta shafa a rukunin gidajen Trademore da ke unguwar Lugbe a...
Siyasa
Abinda Tinubu yaje yi a Turai | Premier Radio | 14.04.2023
APC ta ce shugaban kasa mai jiran gado Bola Ahmad Tinubu yana hutawa a Turai gabanin kama aiki gadan gadan bayan rantsuwa a 29...
Shariah da Kotu
Badakala: Majalisa ta gayyaci ministoci 2 | Premier Radio | 12.04.2023
Kwamitin Majalisar Wakilan kasar nan da ke bincike kan zargin batan gangar danyen mai miliyan 48 a ya gayyaci Ministocin Kudi da na Shari'a...
Siyasa
“Baka ci zabe ba”-Martanin INEC ga AA | Premier Radio | 12.04.2023
Hukumar zaɓe Mai Zaman Kanta ta kasa INEC ta mayar da martani kan ɗan takarar shugaban ƙasa a jam'iyyar PDP Atiku Abubakar dangane da...
Labarai
Yan Bindiga sunyi garkuwa da mutane 19 a hanyar Abuja
Hafsat Iliyasu Dambo Yan bindiga sun yi garkuwa da wasu matafiya 19 a hanyarsu ta zuwa Abuja daga Jihar Taraba. Matafiyan da suka hada da mata...
Kiwon Lafiya
Wani mummunan hadari ya hallaka kusan mutum 10 a Abuja.
Karibullah Abdulhamid Namadobi Wani mummunan hadarai da ya auku a Abuja babban birnin tarayya ya jikkata mutum goma tare da hallaka mutum tara. Hadarin ya auku...
Subscribe
- Never miss a story with notifications
- Gain full access to our premium content
- Browse free from up to 5 devices at once
Must read