Babbar daraktar Ƙungiyar Kasuwanci ta Duniya, Ngozi Okonjo-Iweala, ta zargi wasu ‘yan siyasar kasar da siyasantar da matsalar tsaro da ake fuskanta.
Yayin da take jawabi a taron shekara-shekara da Æ™ungiyar lauyoyin Æ™asar ta shirya a birnin Legas a ranar Lahadi, tsohuwar ministar kuÉ—in Æ™asar ta ce tsaro ne ginshiÆ™in samun kowane irin ci gaba a ko’ina.
Ta kuma yi zargin cewa akwai ‘yan siyasa a Najeriya da ke tunanin cewa hanyar da kawai za su bi wajen hana abokan hamayyarsu jin daÉ—in mulki, shi ne Æ™irÆ™irar musu matsalar tsaro, ba tare da la’akari da asarar rayuka da dukiyoyin mutanen da ba su ji ba su gani ba.
Sanna kuma ta yi kira ga ‘yan siyasar Æ™asar su daina siyasantar da matsalar tsaro ta hanyar alaÆ™anta ta da abokan hamayyarsu an siyasa.
Tana mai cewa dole ne ‘yan siyasar su dakatar da wannan É—abi’a.