
Fadawar wani Makami Mai Linzami na Iran a Tel Aviv
Iran ta mayar da martani kan hare-haren da Isra’ila ta kai mata a ranar Juma’a da kuma na daren Alhamis. Wanda hakan ya haifar da barna mai yawa a Tel Aviv babban birnin Isra’ila da kuma Jerusalam.
Duk da cewa Isra’il ta yi ikirarin kakkabo makamai masu linzamin da Iran ta harba mata, makaman da yawa sun fada babban birnin Tel Aviv.
Ga wasu daga cikin hotunan irin barnar da ta faru sakamako na ramuwar gayyar a unguwannin Ramat Gan da kuma Rishon Lezion a birnin Tel Avi






