Saurari premier Radio
30.9 C
Kano
Saturday, April 20, 2024
Saurari Premier Radio
HomeLabaraiYajin aikin ASUU: Dalibai na zanga-zanga a Kano

Yajin aikin ASUU: Dalibai na zanga-zanga a Kano

Date:

Mukhtar Yahya Usman

Ɗalibai a Kano sun fito zanga-zanga domin nuna rashin jin daɗinsu kan yajin aikin da ƙungiyar Malaman Jami’o’i ta ASUU ke yike.

Sun fara tattakin ne daga karkashin gadar kofar Nasarawa, sannan suka shiga gidan Murtala don isar da sakonsu ga Kwamishiniyar da ke kula da manyan makarantu.

An samar da jami’an tsaro na DSS da ƴan Sanda daga ƙofar Nasarawa zuwa dukkan mahaɗa ta zuwa gidan gwamnatin Kano, da karkashin gadar Nasarawa.

Tun a makon jiya ƙungiyar ɗaliban ta ƙasa NANS ta ce za ta ƙaddamar da zanga-zanga a manyan biranen kasar nan kan yajin aikin ASUU.

Latest stories

NPFL: Gwamnatin Kano ta bawa Kano Pillars wasa Uku domin ta yi Nasara

Gwamnatin Jihar Kano ta bawa kungiyar Kwallon kafa ta...

Dan Ganduje ya kai wa Muhuyi ziyarar goyan bayan a binciki mahaifansa

Dan tsohon gwamnan Kano, Abdulaziz Abdullahi Ganduje, ya kai...

Related stories

Dan Ganduje ya kai wa Muhuyi ziyarar goyan bayan a binciki mahaifansa

Dan tsohon gwamnan Kano, Abdulaziz Abdullahi Ganduje, ya kai...

Farashin Dizel ya koma 1000 a Najeriya

Rahotanni sun bayyana matatar mai ta Dangote ta sanar...