Saurari premier Radio
43.9 C
Kano
Wednesday, April 24, 2024
Saurari Premier Radio
HomeLabaraiKasuwanciNajeriya za ta dawo da Dala miliyan 23 da aka sace aka...

Najeriya za ta dawo da Dala miliyan 23 da aka sace aka boye a Amurka

Date:

Gwamnatin tarayya ta ce ta sanya hannun kan wata yarjejeniya da kasar Amurka kan yadda za a dawo da Dala Miliyan 23 da wasu shugabannin kasar nan suka sace.

Cin wadanda ake zargi da sa ce kudin suka kuma boye a kasar ta Amurka harda tsohon shugaban kasa Janar Sani Abacha.

Ministan Shari’a Abubakar Malami ne ya sanya hannun a madadin Gwamnatin Tarayya, yayin da Jakadan Amurka a Najeriya, Mary Beth Leonard, ya sanya hannu a madadin gwamnatin Amurka.

Malami ya ce idan aka ƙwato kuɗaɗen za a yi amfani da su wajen samar da ababen more rayuwa.

A cewarsa, gwamnatin tana nan tana ƙoƙari don dawo da kuɗaɗen da aka sace.

Latest stories

Hukumar EFCC ta musalta zargin da ake mata na fara bincikar tsohon Gwamnan kogi.

Shugaban hukumar EFCC mai hukunta masu yiwa tattalin arziki...

Majalisar dokokin Kano ta nemi a dakatar da KEDCO kan yanke wuta.

Majalisar Dokokin jihar Kano ta bukaci gwamnatin jihar data...

Related stories

Hukumar EFCC ta musalta zargin da ake mata na fara bincikar tsohon Gwamnan kogi.

Shugaban hukumar EFCC mai hukunta masu yiwa tattalin arziki...

Majalisar dokokin Kano ta nemi a dakatar da KEDCO kan yanke wuta.

Majalisar Dokokin jihar Kano ta bukaci gwamnatin jihar data...